Allah Ya yiwa Sabuwa ta shirin Daɗin Kowa rasuwa Allah ya yi wa Hajiya Halimatus Sadiya wacce aka fi sani da Sabuwa a shirin Dadin Kowa na tashar Arewa24 rasuwa. Arewa Updates ta rawaito cewa, ‘yarta Amina wadda aka fi sani da Raliya ‘yar Bijilanti a shirin Dadin Kowa ce ta tabbatar










